You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Talla
Guguwar Neman Sauyi
Guguwar neman sauyi ta kada a kasashe da dama na Larabawa inda mutane suka bukaci sauyin shugabanci.
Tsallake zuwa bangare na gaba All Content on this topic
All Content on this topic
Gaza: Masar da Qatar na neman a tsawaita batun tsagaita wuta
Kasashen Masar da Qatar na shawarwarin neman yadda za a tsawaita yarjejeniyar tsagaita wuta a Zirin Gaza.
An tsawaita tsagaita wuta a Gaza da kwana guda
Qatar ta tabbatar da cewa an tsawaita yarjejeniyar tsagaita buda wuta a Gaza da kwana guda.
Hamas ta sako mutane 17 a mataki na 3 na musaya da Isra'ila
Hamas ta sako mutane 17 a mataki na uku na musayar fursunoni da Isra'ila
An fara sassauta yaki a Gaza
Dakatar barin wuta na tsawon kwanaki hudu a zirin Gaza don shigar da kayan agaji ya fara da musanyar fursunoni 200.
Kasashe 17 sun tsallaka wasan Turai
Najeriya ta kasa tabuka abin kirki a wasannin share fage na neman shiga gasar cin kofin duniya ta 2026.
Jarirai 29 da aka kwashe daga Al-Shifa sun isa Masarrafah
Hukumomin lafiya na Masar sun tabbatar da isar jarirai 29 da aka kwashe daga asibitin al-Shifa i zuwa birnin Rafah
Duwatsun kwalliya a Masar
Tsawon shekaru, an gina Dalar Giza da duwatsun da ake hakowa a kuma sarrafa su a gefen Kogin Nilu na Masar.
Shirin kwashe majinyata daga Gaza
Hukumar lafiya ta duniya na neman hanyoyin da za ta kwashe mutane daga asibitin Al Shifa da ke Gaza.
Wata guda bayan harin ba zata na kungiyar Hamas a Isra'ila
Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya sha alwashin karbe iko da al'amuran tsaro a Zirin Gaza ko bayan yaki.
Gaza ta ce Falasdinawa da Isra'ila ta halaka ya haura dubu 9
Ma'aikatar lafiyar Gaza ta ce adadin Falasdinawan da hare-haren Isra'ila suka hallaka ya kai 9,227
Daruruwan baki sun fice daga Gaza
Daruruwan baki 'yan kasashen waje ne suka samu ficewa daga Gaza i zuwa kasar Masar ta mashigar Rafah.
Mutanen farko da aka kwashe daga Gaza sun isa Masar
'Yan kasashen waje da wadansu da suka samu munanan raunuka a Gaza sun isa Masar ta kan iyakar Rafah.
ICC ta ce toshe agajin Gaza laifin yaki ne
Kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ICC ta bayyana toshe kai kayan agaji zirin Gaza a matsayin laifin yaki.
Hare-haren rokoki a iyakar Masar da Isra'ila
Mutane shida sun jikkata a wani gari da ake kira Taba dake iyakar Masar da Isra'ila bayan fadowar wasu makaman roka.
Isra'ila ta kai hari bisa kuskure a Masar
Isra'ila ta kai hari kan iyakar kasar Masar bisa kuskure a kokarinsu na cimma mayakan Hamas da ke Zirin Gaza.
Shirin Yamma 22.10.2023
Shirin Yamma 21.10.2023
A karon farko an shigar da kayan agaji zuwa Zirin Gaza cikin motoci 20
Rukunin farko na motocin kayan agaji ya isa Gaza
Kimanin manyan motocin dakon kaya guda 20 dauke da kayan agaji suka isa zirin Gaza.
Masar na taron zaman lafiya kan rikicin Gaza
Kasashen duniya na taro a Masar domin shawo kan rikcin Gaza.
Gaza: Isra'ila ta yadda a fara kai agaji
Shugaban gwamnatin Jamus Olaf Scholz da ke ziyara a yankin, ya yi kira da a guji yiwa Falasdinawa dukan 'ya'yan kadanya.
Za a bude Rafah don kayan agaji
Isra'ila ta amince a kai wa al'ummar yankin Gaza tallafi.
Kin karbar 'yan gudun hijira Gaza a Masar
Masar ta ce, ba za ta amince da kwararar dubban 'yan gudun hijira daga yankin Zirin Gaza na Falasdinu ba.
Abokin hamayyar al-Sisi ya jefar da kwallo a zaben Masar
Babban dan takarar adawa a zaben shugaban Masar Ahmed al-Tantawi ya janye takararsa, watanni biyu gabanin kada kuri'a
Kokarin sako Isra'ilawa a Zirin Gaza
Kungiyar agaji ta Red Cross ta ce tana tattaunawa da Hamas da kuma Isra'ila domin sako mutanen da aka yi garkuwa da su.
Za'a shigar da kayan agaji Gaza ta Masar
Masar da Amurka da wasu kasashe sun tattauna shirinsu na samar da agajin jin kai ta kan iyakar Masar zuwa Gaza.
Dan sanda ya bindige 'yan Isra'ila biyu a Masar
Wani dan sanda a Masar ya bindige 'yan kasar Isra'ila biyu masu yawon buda ido da kuma jagoransu a birnin Alexandrie.
Gobara ta jikkata mutum 25 a Masar
Gobara a hedikwatar 'yan sanda a Isma'iliya a kasar Masar
Hawa teburin tataunawa a kan kogin Nilu
An koma teburin tattaunawa a kan madatsar ruwa ta kogin Nilu.
Kotu a Masar ta yanke wa madugun 'yan adawa hukuncin dauri
An shiga takon-saka tsakanin 'yan adawa da gwamnatin Masar a daidai lokacin da aka kada kugen siyasa.
Haramcin sanya nikabi a makarantun Masar
Ma'aikatar ilimin Masar ta haramta sanya nikabi a makarantu, matakin da ya haifar da cece-kuce a shafukan sada zumunta.
EgyptAir ya fara zirga-zirga zuwa Sudan
Masar ta dawo da zirga-zirgar jiragen sama na kasuwanci kai tsaye zuwa Sudan.
Sabon fata bayan shiga BRICS daga Masar
Fatan Masar na hawo kan matsalar karancin kudin kasashen ketare, bayan nasarar shigarta cikin kungiyar BRICS.
BRICS: Yawan mabobi domin ci-gaba
Kasashen mambobin kungiyar BRICS, sun bayyana aniyarsu ta kara yawan mambobinta domin bunkasa tattalin arziki.
Shirin Yamma
A cikin shirin za ku ci cewa, shugaban kasar Masar Abdel Fattah al-Sisi ya yi wa wasu fitattun fursinoni afuwa. Akwai karin labarai da ma shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.
Masar: Shekaru 10 na hambarar da gwamnatin Mohammed Mursi
An cika shekaru 10 da hambarar da gwamnatin Mohammed Mursi a Masar
Yadda babbar Salla ta gudana a sassan duniya
Musulman kasashen duniya suna ci gaba da bukukuwan Sallar layya da yanka dabbobi kamar yadda addinin Islama ya tanada.
Shirin Yamma
Rikicin Sudan ya yi kamari a yankin Darfur inda fararen hula 12 suka halaka a wannan Lahadi, Mayakan al-Shebab sun halaka fararen hula 15 a Gabashin Kenya.
Sabunta kawancen Masar da Indiya
Firaiministan Indiya Narendra Modi ya gana da Al-Sisi birnin Alkahira don farfado da tattalin arziki da tsaron kasashen.
Masar ta tsaurara matakai kan iyakokinta
Masar ta dauki matakai masu tsauri a kan iyakokinta da nufin dakile kwararar 'yan gudun hijirar Sudan.
Shirin Safe
Masar ta dauki tsauraren matakai kan iyakokinta da Sudan, 'Yan Senegal mazauna Faransa sun gudanar da zanga-zagar adawa da shugaba Macky Sall.
Mako na uku da barkewar rikicin Sudan
Bangarorin manyan hafsoshin sojan Sudan na, ci gaba da gwabza fada ba tare da alamun tsagaita wuta ba.
Takaddamar kwaso mutane daga Sudan
Sarkakiyar da ke tattare da aikin kwaso ‘yan Najeriya 5,500 ya daurewa mutane kai.
Ana ci gaba da barin wuta a Sudan
Yarjejeniyar tsagaita buda wuta ta gaza yin tasiri a Sudan yayin da aka shiga mako na uku na gwabzawa fada.
Najeriya ta kwashe daruruwan 'ya'yanta daga Sudan
Gwamnatin Najeriyar ta ce ta kwashe sama da dalibai 2000 ya zuwa kasar Masar a halin yanzu.
Sudan na ci gaba da zama cikin tashin hankali
Bangarorin Sudan da ke rikici da juna sun gaza mutunta yarjejeniyar tsagaita wuta da Amirka ta taimaka aka kulla.
Sudan: Najeriya ta fara kwashe 'yan kasarta
Najeriya ta fara kwashe 'yan kasarta daga Sudan a yau Laraba da nufin karesu daga kazamin fadan da ya barke.
Kasar Sudan tana tsaka mai wuya na tashin hankali
Bangarorin Sudan da ke rikici da juna sun gaza mutunta yarjejeniyar tsagaita wuta da Amirka ta taimaka aka kulla.
Shirin Safe
Shirin na kunshe da labarai da rahotanni daga sassa dabam-dabam na duniya.
Gabas ta Tsakiya: Ziyarar Antony Blinken
A daidai lokacin da rikici ya yi kamari tsakanin Isra'ila da Falasdinu, sakataren wajen Amirka ya fara ziyara a yankin.
Shirin Rana
A cikin shirin bayan Labaran Duniya, akwai rahotanni da suka hadar da na halin da ake ciki a siyasar Najeriya. Akwai sauran rahotanni da kuma shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.
Previous page
Page 2 of 17
Next page