You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Talla
Guguwar Neman Sauyi
Guguwar neman sauyi ta kada a kasashe da dama na Larabawa inda mutane suka bukaci sauyin shugabanci.
Tsallake zuwa bangare na gaba All Content on this topic
All Content on this topic
Kasashen Larabawa da juyayin Ashura
Lokacin da Musulmi mabiya Sunnah ke Azimin Ashura da bikin cika ciki, ana ci gaba da tsangwamar Musulmi mabiya Shi'a.
Shugaban Masar ya tattauna batun tsagaita wuta azirin Gaza
Shugaban Masar ya gana da shugaban hukumar leken asirin Amirka game da rikicin zirin Gaza.
Shugaban CIA ta Amurka zai je Masar kan batun yakin Gaza
Mr Burns zai ziyarci Qatar, kafin daga bisani ya gana da tawagar gwamnatin Isra'ila, domin tsayar da yakin baki daya
Adadin mahajjatan Masar da suka mutu a Saudiyya ya kusan 700
Tuni dai mahukuntar Masar din suka kwace lasisin kamfanonin tafiye-tafiye guda 16 na kasar
Jordan za ta yi taro na musamman kan agazawa Falasdinawa
Taron na fatan neman tallafawa Falasdinawan Gaza da ke fama da rashin abinci da ruwa da wutar lantarki
Masar za ta dauki nauyin taron sasanta rikicin Sudan
Masar za ta karbi bakwancin wani taro a kan Sudan, taron da ake sa ran samun halartar wakilan kungiyoyin gida da waje.
Faransa na tattauna rikicin Gaza da kasashen Larabawa
Hukuomin kasashen Larabawa da na Faransa na tattauna batutuwan yakin Gaza da Isra'ila ke yi.
Masar za ta maka Isra'ila a kotun ICC
Masar za ta maka Isra'ila a kotun ICC
Isra'ila na ci gaba da kai hare-hare Rafah
Sojojin Isra'ila sun yi ruwan bama-bamai a zirin Gaza tare da umartar mutane su fice daga birnin Rafah.
Isra'ila ta karbe iko da Rafah da ke iyakar Masar
A ci gaba da matsar da Falasdinawa daga Rafah zuwa Gaza, Isra'ila ta karbe iko da yankin kan iyakar Rafah da ke Masar.
Isra'ila da Hamas sun gaza cimma matsaya kan yakin Gaza
Hamas ta zargi Isra'ila da kawo tsaiko wajen cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta a Gaza.
Isra'ila da Hamas za su sake hawa kan teburin sulhu
Isra'ila da kungiyar Hamas za su ci gaba da tattauna yarjejeniyar tsagaita bude wuta a Gaza.
Sakataren wajen Amurka Blinken na ziyara a Saudi Arebiya
Mr Blinken zai gana da ministocin harkokin wajen kasashen Larabawa da na Turai, don tsara jadawalin sake gina Gaza
Shirin Rana 28.04.2024
Shirin Rana 28.04.2024
An shirya bude taron sulhun Masar kan yakin Gaza
Wani babban jami'in kungiyar Hamas ya shaidawa AFP cewa kungiyar za ta gabatar da bukatarta na tsagaita wuta a Masar.
EU za ta bai wa Masar tallafin Euro biliyan daya
A cikin yarjejeniyar bayar da tallafin, wajibi ne Masar ta ci gaba da martaba tsarin dimukuradiyya da hakkin 'dan adam
Isra'ila da Hamas sun gaza cimma daidaito kan yakin Gaza
Jami'an Isra'ila da na Hamas sun watse baram-baram daga tattaunawar sulhu da ake gudanarwa a Masar kan yakin Gaza.
Isra'ila za ta shiga sulhun Masar bayan kashe jami'an jinkai
Wakilan Amurka da Isra'ila da Hamas za su isa birnin Alkahira na kasar Masar don sake zaman sulhu da musayar fursunoni.
Hamas ta za ta tura tawaga Masar domin ci gaba da tattaunawa
Hamas ta za ta tura tawaga Masar domin ci gaba da tattauna batun tsagaita wuta a Gaza.
Amurka na shirin kawo karshen yakin Sudan
Wakilin Amurka na musamman a Sudan Tom Perriello, ya ce Washington na da kwarin gwiwar ganin daidaituwar al'amura
Wasanni: Masar ta mamaye gasar wasannin Afirka
Enugu Rangers ta mamaye saman teburin gasar neman zama zakaran kwallon kafa ta Najeriya.
Yakin Gaza: Sakatare Janar na MDD na ziyara a Masar
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya isa Masar a shirin zuwa iyakar Rafah da ke Masar da Gaza.
Afrika a jaridun Jamus
Kaciyar mata da hukuncin kisa a Gambiya da Kwango da bai wa Masar biliyan 7 da Turai ta yi wa Masar sun dauki hankali.
Saudiyya na tunanin sake gina Falasdinu da yaki ya rugurguza
Yarima Faisal bin Farhan, ya isa birnin Alkahira na Masar a wannan Alhamis, don tattauna hanyoyin sake gina yankunan Fal
Antony Blinken zai je Saudi Arabiya da Masar kan yakin Gaza
Mr Blinken zai je Saudi Arabiya da Masar kan batun tsagaita wutar Gaza da shigar da kayan agaji Falasdinu, musamman Gaza
Ana fafata wasannin kasashen Afirka
Manyan 'yan wasan tennis na duniya Sinner da Swiatek sun yi raga-raga da abokan karawarsu a gasar Indian Wells.
Amurka ta aike da jirgin ruwa dauke da kayan agaji zuwa Gaza
Amurka ta aike da jirgin dakon kaya na ruwa dauke da kayan agaji Gaza
Tattaunawar samar da yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza
Tattaunawar samar da yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza na ci gaba da wakana a Masar.
Masar: Komawa kan tattaunawar tsagaita bude wuta a Gaza
Za a koma kan tattaunanar tsagaita bude wuta a Zirin Gaza a birnin Alkahira.
Jagoran Hamas Ismail Haniyeh ya isa Masar kan rikicin Gaza
Jagoran Hamas Ismail Haniyeh ya isa Masar kan rikicin Gaza
Shari'ar Isra'ila a kotun duniya
Kotun Majalisar Dinkin Duniya ta fara zama shari'ar a game da mamayar da Israila ta yi wa yankunan Falasdinawa.
An gaza cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza
Isra'ila ta ki amincewa da bukataun Hamas kan cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta.
Isra'ila na shan suka kan farmakin da ta kai Rafah
Kasashen duniya na gargadin Isra'ila kan farmaki ta kasa da dakarunta suka kai wa yankin Rafah.
Masar da Qatar za su jagoranci sulhun tsagaita wuta a Gaza
Masar da Qatar za su jagoranci tattaunawar tsagaita wutar rikicin Gaza
Kotun Masar ta daure jagoran adawa Ahmed al-Tantawi
Kotun Masar ta daure jagoran adawar gwamnati Ahmed al-Tantawi
Kokarin tsagaita wuta a yankin Zirin Gaza
Hamas ta sanar da mika amsoshinta dangane da batun tattauna yiwuwar tsagaita wuta, a yankin Zirin Gaza.
Wasanni: An fitar da Masar a gasar AFCON
Tafiya ta fara nisa a gasar cin kofin kwallon kafa na Afrika
Ana lullube makamai cikin abinci zuwa Gaza
Hukumomin iyakar Masar sun tabbatar da mutuwar mutum daya, yayin dakile masu yunkurin fasakwaurin kwayoyi zuwa Gaza.
Ziyarar ministar harkokin wajen Jamus a Gabas ta Tsakiya
Ministar harkokin wajen Jamus, Annalena Baerbock za ta fara ziyarar wasu kasashen yankin Gabas ta Tsakiya.
Ajantina ta ce ba za ta shiga BRICS ba
Ajantina ta sanar da watsi da tayin kungiyar BRICS na shiga cikinta, bayan samun gayyata a watan Agustan bana.
Kirsimeti: Fafaroma ya koka game da zubar da jini a Gaza
Kirsimeti: Fafaroma Francis ya koka game da zubar da jinin bil'adama a Gaza da Ukraine
Habasha da Masar sun gaza cim ma matsaya kan Kogin Nilu
An tashi a taron neman sasanta rikicin Masar da Habasha kan kogin Nilu ba tare da cimma wata yarjejeniya ba.
Gaza: Shugaban Hamas zai kai ziyara Masar
Gaza: Shugaban Hamas zai kai ziyara Masar
A karon farko Isra'ila ta bude iyakarta ta Kerem Shalom
A karon farko tun bayan barkewar yakin Gaza, Isra'ila ta bude iyakarta ta Kerem Shalom
Zaben Masar ya dauki hankalin Jaridun Jamus
Jaridun Jamus sun yi sharhi a kan zaben shugaban kasa a Masar
Masar: Al'umma na kada kuri'a a zaben shugaban kasa
Zaben Masar cikin tashin hankalin zorin Gaza
Shugaban Masar na shirin yin tazarce
Ana kyautata zaton shugaban kasar Masar mai ci Abdel Fattah al-Sisi zai yi nasarar yin tazarce, a zaben shugaban kasa.
Harin Isra'ila ya hallaka fitaccen masanin kimiyya a Gaza
Harin Isra'ila a Gaza ya hallaka fitaccen masanin kimiyya Bafalasdine Sufyan Tayeh da iyalansa
Sojojin Isra'ila sun ci gaba da luguden bamabamai kan Gaza
Sojojin Isra'ila sun ci gaba da luguden bamabamai kan Zirin Gaza
Yarjejeniyar Gaza ta kare ba tare da jin karin bayani ba
Yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Isra'ila da Hamas ta kare ba tare da jin karin bayani ba
Previous page
Page 1 of 17
Next page