You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Talla
Najeriya
Najeriya kasa ce da ke yammacin Afirka kuma ta na kan gaba wajen yawan al'umma a nahiyar Afirka.
Tsallake zuwa bangare na gaba All Content on this topic
All Content on this topic
Shirin Safe 22.10.2023
A cikin shirin za a ji cewa, 'yan fashi da makami sun addabi al'ummar yankin Agadez a Jamhuriyar Nijar. Ma'aikata a Najeriya na neman gwamnati ta cika alkawarin da ta dauka na ba su tallafin naira dubu 35.
Jama'a na fama da karancin kanazir a Kamaru
Tashin gwauron zabi na farashin Kanazir a Kamaru
Shirin Rana 20.10.2023
Shirin Safe 20.10.2023
Bazoum na neman arcewa, in ji sojojin Nijar
Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta sanar da cewa shugaba Bazoum ya yi kokarin kubucewa don tserewa zuwa Najeriya.
Shirin Yamma 19.10.2023
Shirin Rana 19.10.2023
Matakan bai wa yara mata kariya a Najeriya
Gangami a Najeriya domin magance cin zarafin yara kanana, inda ake gana musu azaba saboda kasancewarsu mata.
Shirin Safe: 19.10.2023
Darajar Naira na kara faduwa a Najeriya
Darajar kudin Najeriya na kara faduwa, inda kasuwannin canji na bayan fage kowacce dalar Amurka ta kama Naira 1,100.
Shirin Yamma: 18.10.2023
Shirin Safe: 18.10.2023
Shirin Yamma: 17.10.2023
Shirin Safe: 17.10.2023
Mayar da kararrakin zabe Legas da Abuja
Babbar alkalin kotun daukaka kara ta Najeriya, ta umarci a dauke shari'un gwamnoni zuwa biranen Abuja da Legas.
Shirin rana 17.10.2023
Abu Namu: 11.10.2023
Shirin ya mayar da hankali kan auren gata da aka yi a jihar Kano bisa daukar nauyin gwamna Abba Kabir
Labarin Wasanni: Shirin gasar cin kofin kwallon kafa
Afirka ta Kudu na ci gaba da jan zarenta ba tare da ya tsinke mata ba a a gasar cin kofin kwallon zari-ruga ta duniya.
Shirin Safe: 16.10.2023
Shirin na dauke da karin bayani kan halin da ake ciki a zirin Gaza bayan cikar wa'adin ficewa da Isra'ila ta bai wa Falasdinawa, akwai kuma labarai da rahotanni daga sassan daban-daban na duniya.
Shirin Rana 14.10.2023
Zargin jabun takardun satifiket na Atiku
Najeriya: Atiku Abubakar na fuskantar zargi a kan takardar kammala karatun sakandire
Shirin Safe 14.10.2023
Sojoji sun kashe 'yan bindiga akalla 100 a arewacin Najeriya
Sojoji a Najeriya sun yi luguden wuta ta sama a kan 'yan bindigar daji da ke addabar jama'a a jihar Zamfara.
Shirin Yamma: 13.10.2023
Lafiya Jari: 10.10.2023
Ci gaba da binciken da Hukumar Lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya ke yi kan nau'o'in sauro da illolinsu ga mutanen Najeriya.
Fadada matakin shigo da abinci
Gwamnatin Najeriya ta yi amai ta lashe tare da sake ba da damar shigar wasu kayan abinci da bukatun rayuwa cikin kasar.
Fadada matakin shigo da abinci
Gwamnatin Najeriya ta yi amai ta lashe tare da sake ba da damar shigar wasu kayan abinci da bukatun rayuwa cikin kasar.
Darasin Rayuwa: 11.10.2023
Matsalolin ba da shaidar zur tsakanin mutane.
Shirin Safe: 13.10.2023
Isra'ila ta sha alwashin ganin bayan Hamas yayin da ta samun goyon bayan Amurka, Koriya ta Arewa ta yi Allah wadai da ziyarar da wani jirgin ruwan yakin Amurka ya kai a Koriya ta Kudu.
Shirin Yamma 12.10.2023
A cikin shirin za a ji cewa, an gano wadanda ke da hannu a kisan dan jaridar nan Hamisu Danjibga, wakilin VON a jihar Zamfarar Najeriya. Kasashen Larabawa sun yi taron gaggawa domin tunkarar rikici tsakanin Isra'ila da Hamas.
Shirin Rana 12.10.2023
A cikin shirin za a ji cewa, Najeriya ta nemi a yafe mata bashin kudin da ya yi mata katutu. Al'ummar Nijar mazauna ketare suka fara karo-karon kudi don aikawa gwamnatin kasar da ke fama takunkumin matsain tattalin arziki.
Bashi na barazana ga ayyukan raya kasa a Najeriya
A karo na biyu cikin shekaru kusan 20, Najeriya na neman hukumomin kudi su yafe mata bashin da ke barazanar kai ta kasa
Shirin Safe: 12.10.2023
Kungiyoyi da kasashen duniya na kokarin yayyafa wa rikicin Isra'ila da zirin Gaza ruwa, Babban jami'in diflomasiyyar EU ya isa Chaina domin ziyarar aiki.
Shirin Yamma 11.10.2023
Shirin ya kusnhi martani da 'yan Nijar ke yi kan korar jakadiyar MDD a kasar da mahangar masana harkokin diflomasiyya kan hakan. A Najeriya gwamnan jihar Katsina Dikko Umar Radda ne ya bukaci hadin kan gwamnaónin arewa maso yamma a kan 'yan bindiga.
Shirin Safe 11.10.2023
Shirin na kunshe da labarai da rahotanni daga sassa dabam-dabam na duniya.
An sace dalibai a Najeriya
An sace dalibai a Jihar Nasarawa
Yakin Gabas ta Tsakiya ya dauki hankalin Najeriya
Yakin da ke faruwa tsakanin Isra'ila da Falasdinu ya dauki hankalin Najeriya inda malaman addini suka nemi sasantawa.
Matsalar shaidar karya
Shaidar ta taka rawa matuka wajen warware msataloli tsakanin mutane amma akwai matsalar masu shaidar zur.
Taba Ka Lashe: 04.10.2023
Yadda al'umma a yankin Hausawa suke fadin sunayen yaransu na farko sabanin yadda aka sani a baya.
Abu Namu 04.10.2023
Rishin jituwa a tsakanin uwar miji da matar da na daga cikin abubuwan da ke haddasa rabuwar aure
Shirin Safe 09.10.2023
Za a ji yadda aka tashi a Gabas ta Tsakiya a sabon fada da ya barke tsakanin Isra'ila da Hamas. A Najeriya tsadar gidajen haya na tilasta wa mazauna birane komawa kauyuka. A Nijar hukumomi sun tabbatar da cewa suna rike da 'yar jarida Samira Sabou.
Shirin Safe: 08.10.2023
A cikin shirin za a ji halin da ake ciki a Isra'ila da Zirin Gaza bayan barkewar yaki, sannan akwai rahotanni daga sassa daban-daban na duniya a cikin shirin ''Sharhunan bayan Labarai''.
Shirin Safe: 07.10.2023
An harba rokoki sama da 10 daga Zirin Gaza i zuwa Izra'ila bayan lafawar rikici ta 'yan watanni, Magoya bayan wani limami mai fada a ji a Mali sun kira da a gudanar da zanga-zangar neman a mika mulki ga farar hula.
Shirin Yamma 06.10.23
Shirin Yamma 06.10.23
Najeriya: Kokarin magance matsalar karancin abinci
Najeriya ta kudiri aniyar magance matsalar tsada da karancin abinci a fadin kasar
Shirin Rana 06-10-23
Atiku Abubakar ya ce zargin takardun boge da jam'iyyarsa ke yi wa Tinubu batu ne na kare mutuncin
Gaskiyar Magana: Satar 'yan mata 'yan makaranta
Garkuwa da 'yan makaranta mata na ci gaba da zama gagarumar matsala a yankin arewacin Najeriya lamarin da ake gani zai shafi harkokin karatu.
Shirin Safe 06.10.2023
A cikin shirin za a ji yadda dangantar da Jamus da Najeriya ke kara bunkasa a fannoni daban-daban, kana tsohon mataimakin shugaba Najeriya kuma dan takarar jam'yar adawa ta PDP ya ce zai ci gaba da kalubalantar sakamakon zaben da ya baiwa shugaba Bola Tinubu nasara.
Atiku: Sai mun tabbatar da gaskiya a kotun koli
Za mu tabbatar da gaskiya ta yi halinta a kotun koli kan tuhumar takardun bogi na Tinubu
Najeriya: Komawa ga noma da ma'adinai
Masu ruwa da tsaki a harkokin noma da ma'adinai a Tarayyar Najeriya, na nazarin hanyoyin kauce wa dogaro da man fetur.
Previous page
Page 16 of 200
Next page