A cikin shirin za a ji yadda dangantar da Jamus da Najeriya ke kara bunkasa a fannoni daban-daban, kana tsohon mataimakin shugaba Najeriya kuma dan takarar jam'yar adawa ta PDP ya ce zai ci gaba da kalubalantar sakamakon zaben da ya baiwa shugaba Bola Tinubu nasara.