1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 11.10.2023

Zainab Mohammed Abubakar
October 11, 2023

Shirin ya kusnhi martani da 'yan Nijar ke yi kan korar jakadiyar MDD a kasar da mahangar masana harkokin diflomasiyya kan hakan. A Najeriya gwamnan jihar Katsina Dikko Umar Radda ne ya bukaci hadin kan gwamnaónin arewa maso yamma a kan 'yan bindiga.

https://p.dw.com/p/4XQPy