1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 12.10.2023

October 12, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, an gano wadanda ke da hannu a kisan dan jaridar nan Hamisu Danjibga, wakilin VON a jihar Zamfarar Najeriya. Kasashen Larabawa sun yi taron gaggawa domin tunkarar rikici tsakanin Isra'ila da Hamas.

https://p.dw.com/p/4XTPf