You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Talla
Guguwar Neman Sauyi
Guguwar neman sauyi ta kada a kasashe da dama na Larabawa inda mutane suka bukaci sauyin shugabanci.
Tsallake zuwa bangare na gaba All Content on this topic
All Content on this topic
Shekara 10 da borin juyin juya hali a Masar
A farkon shekarar 2011 kimanin mutane 25,000 sun yi zanga-zangar neman tabbatar da dimukuradiyya a birnin Alkahira.
Gobara ta halaka majinyata Corona a Masar
majinyata sun mutu sakamakon tashin gobara a asibitin da suke karbar jinya a kusa da Alkahira babban birnin kasar Masar
Shirin safe 02.12.2020
Shirin na safe na dauke da rahotannin da labarai, ciki har da yadda Amnesty International ke ci gaba da baiyana damuwa kan yawaitar hukuncin kisa a Masar.
Amnesty: Hukuncin kisa na karuwa a Masar
Kungiyar Amnesty International ta baiyana damuwa kan yadda gwamnatin Masar ke ci gaba da aiwatar da hukuncin kisa.
Al-Azahar na son Faransa ta daina zanen barkwanci
Ministan Faransa na son kwantar da hankalin musulmin duniya kan batun zanen barkwancin da aka yi wa musulumci
Shirin Yamma
Za a ji ana zaben 'yan majalisar dokoki a kasar Masar
Tattauna hanyar sulhunta rikicin kogin Nilu
Kasashen Masar Sudan da Ethopiya sun sake komawa kan tattaunawar kogin Nilu
Gaza shawo kan rikicin Kogin Nilu
Kasashen da ke cin gajiyar Kogin Nilu wato Masar da Habasha na alfahari da shi a baya, amma yanzu suna rikici da juna.
Masar ta shawo kan annobar Corona
A karon farko tun bayan bullar Coronavirus, gwamnatin Masar ta amince da bukatun jama'a na gudanar da shagulgulan biki.
Martanin huldar Baharain da Isra'ila
Wasu kasashen Larabawa na barazanar juyawa Baharain baya kan sabunta kawancenta da Isra'ila
Masar ta kama dan kungiyar Muslim Brotherhood
Hukumomin Masar sun kama jigo a kungiyar Muslim Brotherhood a birninAlkahira.
Shirin Yamma 16.07.2020
A cikin shirin za ku ji cewar an sake hawa teburin sulhu a kan takaddamar madatsar ruwan Nilu. Akwai shirin Ra'ayin Malamai da na Amsoshin Takardunku da Wasikun Masu Sauraro.
Tattaunawa a kan kogin Nilu
An sake hawa teburin sulhu a kan takaddamar kogin Nilu.
Shirin Rana 21.07.2020
A cikin shirin za ku ji cewa duk da kokarin da ake na shawo kan rikicin Libiya ta hanyar diplomasiyya, kasashen Masar da Turkiyya na ci gaba da daura damarar yaki a kasar.
AU za ta tattauna takaddamar madatsar ruwan Nilu
A ranar 21 ga watan Yuli shugabannin kungiyar AU za su tattauna kan takaddamar madatsar ruwan Nilu da Habasha ke ginawa.
Ko 'yan Afirka za su shugabanci WTO?
Mutane uku daga kasashen Afirka sun shiga jerin wadanda ke zawarcin mukamin shugaban kungiyar Kasuwanci ta Duniya WTO.
Gargadi ga Isra'ila bisa mamayar yankin Falasdinu
Kasashen Masar da Jamus da Faransa da kuma Jordan sun gargadi Isra'ila bisa mamayar yankin Falasdinu.
Farfadowar harkokin yawon bude ido a Masar
Bayan da annobar COVID-19 ta haifar da rufe guraren tarihi a Masar, yanzu haka masu yawon bude ido sun fara kai ziyara
Kogin Nilu: Kokarin sasanta rikici
AU ta sasanta Masar da Habasha da kuma Sudan, a kan Kogin Nilu da suke ta rikici a kanasa tsawon lokaci.
Sabon salon rikici kan kogin Nilu tsakanin Sudan da Masar.
Rikici tsakanin Sudan da Masar na daukar wani salo a yayin da Ethiopiya ke son cike kogin
Shirin Yamma: 14.06.2020
Masar ta rage adadin guraren ziyartar masu yawon bude ido a kasar, tare da tanadar da masaukai a gabar kogi
Shirin Rana: 09.06.2020
Aniyar da shugaban kasar Masar ya sanar game da kawo karshen rikici a Lbiya ta haifar da cece-kuke
Matakan kawo karshen yakin Libiya
Kasar Masar ta gabatar da wasu matakai domin ganin an kawo karshen yakin basasar kasar Libiya.
Jami'an tsaro sun tarwatsa masu zanga-zanga a Kuwait
Al'ummar kasar Masar da ke zaune a Kuwait sun bukaci komawa gida a wannan lokaci na dokar kulle
Saurari shirin safe: 03.05.2020
Kiungiyar kare hakkin jama'a ta kasa da kasa ta Amnesty International ta zargi Masar da take 'yancin 'yan jarida
Ba za a ajiye azumin Ramadan saboda Corona ba
Cibiyar binciken addinin Muslunci ta jami'ar Azhar ta ce ba za a iya ajiye azumin Ramadan saboda Corona ba.
Corona ta yi ajalin tsohon firaministan Libya
Corona ta yi sanadin mutuwar tsohon firaministan Libya
Shirin Yamma
Coronavirus za ta yi wa Amirkawa barna a mako mai zuwa. Akwai labaran duniya da shirin Ra'ayin Malamai da shirin Amsoshin Takardunku.
Masar ta haramta buda baki a masallatai saboda Coronavirus
Corona ta sa Masar hana taruwar jama'a a lokacin azumi
Corona: Sheikh Ahmad Tayyeb ya bukaci musulmi su yi biyayya ga gwamnati
Babbar cibiyar bincike a duniyar musulumci ta gargadi musulmin duniya a kan su daina bijire wa dokokin da gwamnati ke sawa a kasashensu don yaki da cutar Coronavirus.
Shirin safe 01.04.2020
A cikin shirin za ku ji cewar babbar cibiyar bincike ta musulunci ta gargadi musulmin duniya a kan su daina bijirewa dokokin da gwamnati ke sawa a kasashensu don yaki da cutar coronavirus, a daidai lokacin da kasar Masar ta sanar da karin albashi mai tsoka ga likitocinta masu aikin kawar da cutar Corona.
Gabas ta Tsakiya: Mafita kan COVID-19
COVID-19: Dokar hana zirga-zirga a Falasdinu da Lebanon da Saudiyya da Masar da sauran kasashe a Gabas ta Tsakiya.
Dakile COVID-19 a Gabas ta Tsakiya
Kasashen yankin Gabas ta Tsakiya sun dauki matakan dakile yaduwar annobar cutar Coronavirus.
Masar ta tsare wasu mata 'yan fafutuka
Yan sandan Masar sun kama wasu fitattun mata masu fafutuka
Jamus ta karfafa matakan yakar Coronavirus
Annobar Coronavirus ta sa gwamnatin Jamus haramta duk wani taro da zai hada jama'a fiye da dubu daya wuri guda.
Shirin Yamma 07.03.2020
Shirin wanda ya kunshi labaran duniya da Ra'ayin Malamai da Ji Ka Karu. Za a ji halin da ake ciki a Iran da wasu kasashen larabawa dangane da cutar nan ta coronavirus da ke yaduwa tamkar wutar daji yanzu a duniya.
Shirin Safe 03.03.2020
A wannan Talatar wasu jihohi fiye da 10 na Amirka ke zaben share fage na jam'iyar adawa ta Demokrats, a shirye-shiryen fitar da dantakarar da zai fafata da Shugaba Donald Trump a zabe wannan shekara.
Habasha ta zargin Amurka da kudundune
Amurka ta shiga tsakani don cimma tsakanin kasashenn uku da ke cin moriyar ruwan kogin na Nilu
Masar: Hukuncin kisa kan mutane 37
Kotu ta yanke hukuncin kisa kan mutane 37 kan laifukan ta'addanci da kuma taimaka wa kungiyar IS
Rawar marigayi Hosni Mubarak a Masar
Ya jagoranci mayakan sama lokacin yaki da Izra'ila a shekarar 1973, inda ya taimaka aka kwato yankin Sinai
Tsohon Shugaban Masar Mubarak ya rasu
Mubarak ya yi mulkin Masar na tsawon shekaru 30
Shirin Rana 15.02.2020
Shugaba Salva Kiir na Sudan ta Kudu ya ce ya karbi bukatar 'yan adawa na kasar game da batun sake mayar da kasar karkashin tsarin tarayya a wasu jihohi 10.
Shirin Yamma: 14.02.2020
Hukumar Lafoya ta kasar Masar ta tabbatar da samun wanda ya kamu da cutar Coronavirus a kasa Masar.
Ethiopia na gina Dam kan kogin Nilu dan samun makamashi
A daidai lokacin da kasashen yankin Nilu ke kokarin kammala tattaunawa kan batun aikin gina Dam da Ethiopiya za ta yi a saman kogin, DW ta kai ziyarar gani da ido wajen aikin ginin Dam din wanda ya haifar da rikicin diplomasiyya tsakanin Habashar da Masar.
Libiya: Ana taro kan rikicin kasar
Kasashe da ke makwabtaka da Libiya sun shiga fafutukar ganin an magance rikicin da ke kokarin durkusar da kasar.
Firaministan Habasha na ziyarar aiki a Afirka ta Kudu
Mahukuntan Masar sun zargi kasar Habasha da yunkurin haifar da tsaiko a samar da wadataccen ruwa a Masar
Libiya: Turkiyya za ta shiga rikici
A yayin da dakarun janar Khalifa Haftar ke dannawa birnin Tripoli na Libiya, Turkiyya za ta tura sojojinta kasar.
Masar ta lashe kofin matasa na Afirka
A wasannin Bundesligar kasar Jamus kungiyar Mönchengladbache na ci gaba da kasancewa a saman tebiri.
Musayar wuta tskanin Falasdinawa da Isra'ila
Ana cikin halin zaman dar-dar a yankin Zirin Gaza, duk da shiga tsakanin da kasar Masar ke kokarin yi.
Shirin Yamma: 29.10.2019
Bayan labarun duniya jigon rahotanni ya mayar da hankali kan takaddama dangane da biyan mafi karancin albashin ma'aika a jihohin Najeriya.
Previous page
Page 4 of 17
Next page