1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Corona: Sheikh Ahmad Tayyeb ya bukaci musulmi su yi biyayya ga gwamnati

Mahmud Yaya Azare ZU
April 1, 2020

Babbar cibiyar bincike a duniyar musulumci ta gargadi musulmin duniya a kan su daina bijire wa dokokin da gwamnati ke sawa a kasashensu don yaki da cutar Coronavirus. 

https://p.dw.com/p/3aJsH