You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Talla
Guguwar Neman Sauyi
Guguwar neman sauyi ta kada a kasashe da dama na Larabawa inda mutane suka bukaci sauyin shugabanci.
Tsallake zuwa bangare na gaba All Content on this topic
All Content on this topic
Shirin Safe:29.12.2018
Yayinda kasar Masar ke farfadowa daga janyewar 'yan yawon bude ido daga kasashe,mahara na kara kaimi wajen kai hare-hare
Shirin Yamma:26.12.2018
Tsohon shugaban kasar Masar Hosni Mubarak ya nemi izinin tona wasu bayanan sirri da suka shafi kasar
Hosni Mubarak ya daukaka kara a kotun EU
Kotun EU ta kori karan Hosni Mubarak
Al Sissi ya yi wa Bin Salman lale marhabun
Yarima Mohammed Bin Salman ya sami kyakkyawar tarba a Masar.
Shirin Yamma 25.11.2018
Cikin shirin za a ji cewa wata kotu a Masar ta tabbatar da hukuncin kisa kan wasu mutum tara da aka kama da laifin kisan wani babban mai gabatar da kara na kasar.
Shirin Labarin Wasanni
Kungiyar Al-Ahli ta Masar ta doke takwararta ta Esperance ta Tunusiya a karawar farko ta wasan karshe na cin kofin kwallon kafa na zakarun Afirka. A Jamus kuwa Kungiyar Dortmund na ci gaba da kasancewa a saman teburin Bundesliga. Akwai karin labarai na wasanni a cikin shirin.
An kashe 'yan ta'adda a Masar
Jami'an tsaro a Masar sun kashe wasu 'yan bindiga da ake zarginsu da kashe wasu mabiya a ranar Juma'ar da ta gabata.
Shirin Rana 04.11.2018
Cikin shirin za a ji kotun daukaka kara a Bahrain, ta yanke hukuncin kisa kan jagoran hamayya na kasar Sheikh Ali Salman, mutumin da wata karamar kotu ta wanke a baya.
Mabiya cocin Kibdawan bakwai sun mutu a harin 'yan bindiga
Mutane bakwai ne suka mutu a wani harin bindiga da aka kai kan mabiya Cocin Kibdawan Masar a wannan Juma'a.
Shugaban kasar Masar na ziyarar aiki a Jamus
Shugaban kasar Masar Abdel Fatah al-Sissi ya kai ziyarar aiki a Jamus
Shirin Rana 03.20.2018
A cikin shirin za a ji cewa a wannan Larabar ce al'ummar Jamus ke gudanar da bikin cika shekaru 28 da hadewar yankunan yammaci da gabashinta. A Najeriya, har yanzu dambarwar siyasa ce ke ci gaba da jan hankali a harkar zabukan fidda gwani na jihohi.
Masar: An daure masu kaifin kishin addini
Masar ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga masu kishin Islama 20 tare da sakin wasu 20.
An yaba wa shugaban kasar Masar
Kasar Masar na ci gaba da taka rawa wajen dakile kwararar 'yan cirani kasashen Turai.
Yarjejeniyar Isra'ila da Masar shekaru 40
A wannan Litinin 17 ga watan Agusta, shekaru 40 kenan da cimma yarjejeniyar zaman lafiya ta Camp David tsakanin Isra'ila da Masar a karkashin jagorancin tsohon Shugaban Kasar Amirka Jimmy Carter.
Yarjejeniyar Isra'ila da Masar shekaru 40
Shekaru 40 da Isra'ila da Masar suka cimma yarjejeniyar zaman lafiya ta Camp David a bisa shiga tsakanin Jimmy Carter.
Masar za ta sa ido kan masu shiga Intanet
Shugaba Abdel Fattah al-Sisi na Masar ya rattaba hannu kan dokar sa ido kan masu shiga intanet.
Za a kashe mutane 75 a Masar
Kotun kasar Masar ta yanke wa mutane 75 hukuncin kisa, ciki har da shugabannin kungiyar 'yan uwa Mususlmi.
Masar ta soki Isra'ila kan dokar kasar Yahudawa
Kasar Masar ta bayyana a wannan Asabar cewa matakin da Isra'ila ta dauka na bayyana Isra'ila a matsayin kasar Yahudawa.
Sabin ministocin Masar sun kama aiki
Mostafa Madbouli shi ne aka sanya a gaba domin jagorantar sabuwar majalisar ministocin Masar
Saurari shirin DW na yamma na 28-05-2018
A labaran duniyar cikin shirin za ku ji cewa dan wasan kwallon kafa na kasar Masar Mohamed Salah zai tafi neman maganin rauninsa a Spain.
Salah zai je neman magani a Spain
Likitocin Liverpool da na Masar za su kasance a tare da Mohamed Salah a loakcin jinyarsa a Spain
Karin tsaro a tashoshin jirgin kasar Masar
Zangar-zangar da aka yi a tashoshin jiragen kasa a Masar ta sanya daukar karin matakan tsaro a tashoshin
Gurfanar tsohon mai binciken kudin Masar a kotu
'Yan siyasa da masu rike da madafun iko na fuskantar kalubale a kasar Masar.
Masar: Shugaba Al-Sissi ya lashe zabe
Hukumar zaben kasar Masar ta sanar da sakamakon karshe na zaben shugaban kasa wanda ya baiwa Al-Sissi nasara.
A-Sisi ya sake lashe zaben shugaban kasa
Kwarya kwaryar sakamakon zaben shugaban kasa a Masar na nuni da cewa, an sake zabar Abdel Fattah al-Sisi a karo na biyu
Al'ummar Masar na zaben shugaban kasa
Ana gudanar da Zaben shugaban kasar Masar ba tare da abokan hamayya masu yawa ba sakamakon barazanar da akayi musu
Shirin safe:26.03.2018
Magoya bayan shugaba Abdel-Fattah al-Sisi na kasar Masar na shakkun fitowar Masu zabe a yau litinin
Amirka ta kara jaddada goyon bayanta ga kasar Masar
Kasar Amirka ta sha alwashin sulhunta kasashen Isra'ila da Falasdinu masu rikici da juna
Shirin rana na Dw na 09.02.2018
A cikin shirin za a ji cewa rundunar sojojin kasar Masar ta sanar da ayyana wani sabon samame a yankin Sinaï da 'yan jihadi na IS ke yawaita kai hare-hare. Rundunar ta kira samamen da sunan "Sinaï 2018" a wani mataki na tsaurara matakan tsaro a kan iyakokin kasar ta Masar
An sa ranar zaben shugaban kasa a Masar
An tsayar da ranar 26 zu 28 na watan Maris a matsayin ranar gudanar da zaben shugaban kasa a Masar.
Zartar da hukuncin kisa a Masar
A Masar karo na biyu cikin makwanni biyu an sake zartar da hukuncin kasa
Saurari shirin DW na safe na 31-12-2017
A cikin shirin za ku ji cewa cibiyar binciken addinin Musulunci ta Al-Azhar da ke Masar ta fidda fatawar da ke halasta wa Musulmi taya takwarorinsu Kiristoci murnar bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara.
Saurari shirin yamma na 29.12.2017
Shugaban Faransa ya taya zababben shugaban Laberiya George Weah murnar lashe zabe.
IS ta daukin alhakin hari a Masar
Kungiyar IS ta dauki alhakin harin wanda dan bindiga dadi ya kai tare hallaka mutane 10 a wani kan kan coci a Masar.
Saurari shirin yamma na DW Hausa
Shirin yamma na sashen Hausa na DW. Laraba: 27 ga watan Disamba, 2017.
Martani kan rataye matasa 15 a Masar
A karon farko a sabon tarihin siyasar Masar, an zartar da hukuncin rataya ga matasa 15 lokaci guda, bayan da wata kotun sojoji ta samesu da laifin kai hare hare kan sojoji da jami'an tsaro.
Martani kan rataye matasa 15 a Masar
A karon farko a sabon tarihin siyasar Masar, an zartar da hukuncin rataya ga matasa 15 lokaci guda.
Masar ta zartar da hukuncin kisa kan mutane15
An rataye mutane 15 wadanda aka samu da laifin kai wa jami'an tsaro hari a yankin Sinai na kasar Masar.
'Yan sandan Masar sun kashe 'yan bindiga
'Yan sandan Masar sun dauki fansa a kan 'yan bindiga da ake zargi da yawan kai hare-haren ta'addanci a yankin Sinai.
Saurari shirin yamma na DW na 20-12-17
Saurari shirin yamma na DW na 20-12-17
Masar: Wasu ministoci biyu sun ketare rijaya da baya
Kungiyar IS ta kai hari a yankin Sinai
Shirin yamma na DW na 19.12.2017
A cikin shirin za ku ji cewa wani hapsan sojin Masar Ahmed Konsowa ya sha daurin watanni shida a gidan yari bayan da ya bayyana aniyar tsayawa takara a zaben shugaban kasa na 2018, lamarin da ya saba wa dokar sojoji.
Sojan masar da ke son takara ya sha dauri
Wani hapsan sojin Masar ya sha daurin watanni shida na yari bayan da ya bayyana aniyar tsayawa takara a zaben 2018
Gogayyar Rasha da Amirka a Gabas ta Tsakiya
Putin na yunkurin karfafa fada ajin Rasha a Gabas ta Tsakiya
Gogayyar Amirka da Rasha a Gabas ta Tsakiya
Rasha za ta gina wa Masar tashar nukiliya
Shugaba Putin na Rasha ya isa a kasar Masar a ci gaban ziyarar da yake a wasu kasashen duniya
An soma zaman makoki bayan hari a Masar
An fara zaman makoki a Masar domin jimamin mutanen da aka kashe a harin masallaci
Shirin Yamma, 24.11.2017
Masar ta ayyana zaman makoki sakamakon mutuwar kimanin mutane 235 da jikkatar wasu gwammai, bayan wani harin ta'addancin da aka kai wani masallacin Juma'a a arewacin yankin Sinai, harin da shi ne irinsa mafi muni da aka taba kaiwa wajen ibada a kasar.
Hari ya kashe daruruwa a masallacin Juma'a a Masar
Sama da mutane 230 ne aka tabbatar sun salwanta a wani harin bam da aka kaddamar a masallacin Al Rawdah da ke a Masar.
Hari ya kashe daruruwa a Masar
Sama da mutane 230 ne aka tabbatar sun salwanta a wani harin bam da aka kaddamar a masallacin Al Rawdah da ke arewacin Sinai na kasar Masar.
Previous page
Page 6 of 17
Next page