1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma, 24.11.2017

November 24, 2017

Masar ta ayyana zaman makoki sakamakon mutuwar kimanin mutane 235 da jikkatar wasu gwammai, bayan wani harin ta'addancin da aka kai wani masallacin Juma'a a arewacin yankin Sinai, harin da shi ne irinsa mafi muni da aka taba kaiwa wajen ibada a kasar.

https://p.dw.com/p/2oE8L