You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Talla
Guguwar Neman Sauyi
Guguwar neman sauyi ta kada a kasashe da dama na Larabawa inda mutane suka bukaci sauyin shugabanci.
Tsallake zuwa bangare na gaba All Content on this topic
All Content on this topic
Illar tashin hankali ga tattalin arzikin Masar
Rikicin siyasa tare da zubar da jini a Masar, yana haddasa mummunar illa ga tattalin arzikin kasar da ta dogara ga maziyarta daga ketare.
Shawarar kwamitin sulhun MDD ga Masar
Manbobin 15 na Kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da suka y zama na musamman sun yi kira ga bangaraorin Masar da ke gaba da juna da su kai hankali nesa.
Kasashen duniya sun yi Allah wadai da kissan masu bore a Masar
Majalisar Dinkin Duniya da Tarayyar Turai, da kuma kasashen duniya daban daban na yin suka ga matakan da dakarun tsaron Masar ke dauka a kan magoya bayan Mursi.
An kafa dokar ta-ɓaci a faɗin ƙasar Masar
An hallaka mutane da dama a ci-gaba da matakan amfani da ƙarfi, don tarwasta magoya bayan Mursi,
An tarwatsa magoya bayan Morsi a Masar
Magoya bayan tsohon shugaban Masar Mohamed Morsi da masu adawa da shi sun yi fito na fito tsakaninsu. Lamarin da yasa 'yan sanda amfani da karfi wajen shiga tsakani.
Masu zanga-zanga a Masar na nuna turjiya
Magoya bayan Mursi na ci gaba da nuna turjiya duk da barazanar gwamnati na kwashe su daga sansanonin da suke zaman dirshen da ƙarfi da yaji
Rikicin siyasar Masar na daukan sabon salo
Gwamnatin Masar na shirin daukar matakin tarwatsa masu zanga-zangar goyan bayan hambararren shugaban kasa Mohamad Mursi
Isra'ila ta rufe filin jirgin samanta dake kan iyaka da Masar saboda dalilan tsaro
Rufe filin jirgin saman na birnin Eilat dake a Tekun Bahar Maliya na da nasaba da karuwar aikace-aikacen masu kishin addinin Islama a Sinai dake makwabtaka.
Rikicin kasar Masar ya tsananta
Ana ci-gaba da kai ruwa rana tsakanin 'Yan Uwa Musulmi da sojoji sama da wata guda da hambarar da gwamnatin zababben shugaban kasar Masar Mohammed Mursi.
Rikicin Masar na ƙara yin muni
Gwamnatin ta ce za ta yi amfani da ƙarfi wajen kawo ƙarshen zanga-zanga da zaman durshin da magoya bayan Mursi ke yi.
Yunkurin warware rikicin siyasar Masar
Ana ci gaba da yunkurin diplomasiya domin kawo karshen rikicin siyasar kasar Masar.
Har yanzu babu mafita ga rikicin Masar
Duk da kokarin shiga tsakani a rikicin ƙasar Masar, amma ko wane ya cije kan matsayinsa
An sa ranar gurfanar da shugabannin ƙungiyar 'Yan uwa Musulmi a gaban kuliya
Nan da makonni uku shugaban ƙungiyar 'Yan uwa musulmi da mataimakansa da wasu mambobi za su fuskanci shari'a bisa zarginsu da haddasa tashe-tashen hankula
Boren adawa da soji a Masar
Magoya bayan hambararren shugaban Masar na ci gaba da boren neman a dawo da gwamnatin farar hula.
An rufe oifisoshin jakadancin Amirka a Gabas ta Tsakiya
Amirka ta rufe ofisoshin jakadancinta da ke wasu kasashe na yankin Gabas ta Tsakiya domin tsoron hare-haren da mai yiwuwa ne ofisoshin su fuskanta.
Alamar fito na fito a ƙasar Masar
Magoya bayan Mursi sun yi watsi da izinin da gwamnati ta baiwa jami'an tsaro don su tarwatsa sansanin da suka kafa.
Ƙasashen yamma sun gaza warware rikicin Masar
Su na ji suna gani ƙasashen yamma sun gaza sanya baki a rikicin Masar ta yadda zai yi tasiri mai a'ala ga al'umma, inda har yanzu rikicin ɓangarorin da ke taƙaddama ka ƙara ruruwa
Bore har sai an ga abin da ya ture wa Buzu nadi
A daidai lokacin da sabbin mahukuntan Masar ke dawo da wani bangare na dokar ta-baci, masu adawa da juyin mulki sun sha alwashin ci gaba da fafutuka cikin lumana.
Kokarin warware rikicin kasar Masar
Bayan kissan dimbin magoya bayan tsohuwar gwamnatin Masar, Turai na shiga tsakani domin warware rikicin kasar.
An kashe masu zanga-zanga a Masar
An ba da rahoton cewar an sha arragama tsakanin magoya bayan Muhammad Mursi tsohon shugaban ƙasar da masu yin adawa da shi.
Boren adawa da na goyon bayan gwamnati a Masar
.
Rikicin Masar ya ɗau sabon salo
Sojoji a ƙasar Masar na ƙara nuna alamun murgushe duk wanda yaƙi miƙa wuya bisa umarninsu
Ana ci gaba da yin tashin hankali a Masar
An kashe mutane a ƙalla guda huɗu a artabun da aka sha tsakanin magoya bayan tsohon shugaban ƙasar Muhammad Mursi da kuma masu adawa da shi.
An gargadi al'ummar Masar da su guji tada rikici
Majalisar ministocin Masar ta yi kira ga jama'ar kasar da jam'iyyun siyasa da su tabbata sun guji tashin hankali yayin gangami ko zanga-zangar da su ke gudanarwa.
Masar ta kafa komitin da zai tsara sabon kundin tsarin mulki
Shugaban wucin gadin Masar, Mansur al Adly ya nada wani komitin kwararru da zai yi nazari a kan kundin tsarin mulkin kasar.
ƙalubalen harkokin tsaro a ƙasar Masar
Shugaban gwamnatin wucin gadi Adli Mansur ya yi gargaɗin cewar za su dawo da doka da kuma kwanciyar hankali a Masar.
Tarihin shugaban rikon kwaryar Masar
Adly Mahmud Mansur ya hau kan karagar mulkin Masar bayan da sojoji su ka yi juyin mulkin da ya kawo karshen mulkin shugaba Muhammad Mursi na jam'iyyar 'yan uwa Musulmi.
An kafa sabuwar gwamnati a Masar
Gwamnatin wadda ke da manbobi kusan guda 30 galibinsu masu adawa ne da tsohuwar gwamnatin Mursi da kuma Hosni Mubarak.
Masar tana ci gaba da fuskantar rikicin siyasa
Fiye da mutane 20 sun samu raunika yayin fito-na-fito tsakanin jami'an tsaron Masar da masu zanga-zanga.
Makomar tsohon shugaban Masar
Jamus ta bukaci hanzarta sakin shugaban Masar Mursi, a matsayin wani bangare na warware rikicin kasar.
Shawarwarin Ban Ki-Moon ga warware rikicin Masar
Duk da zanga-zangar magoya bayan Mursi, sabbin mahukuntan ƙasar na riƙe da shi kuma sun sake yin sammacin jagororin jam'iyyarsa ta 'yan uwa Musulmi
Dangantaka tsakanin Amirka da Masar
Amirka ta ce za ta sake duba irin taimakon soji da take ba wa kasar Masar, mako guda bayan da sojoji suka kifar da zababbiyar gwamnati a kasar.
Matsayin adawa a Masar kan shirin Zabe
Jam'iyar National Salvation Front da kuma kungiyar 'Yan Uwa Musulmi sun yi watsi da shirin shugaban rikon kwarya na kwaskware kundin tsarin mulki tare da shirya zabe cikin gaggawa.
Nadin sabon Firaminsta a Masar
Bayan amai da gwamnatin rikon kwaryar Masar ta yi ta lashe kan nadin Firaminista, yanzu ta amince da Hazem Beblawy a matsayin Firaministan kasar.
Matsayin Jamus a kan rikicin Masar
Ministan harkokin waje na tarayyar Jamus Guido Westerwelle, ya bayyana damuwansa dangane da mummunan tashin hankali da kasar Masar ta tsinci kanta a ciki.
Jadawalin zabe a Masar
Shugaban Masar mai rikon kwarya Adli Mansour ya yi alkawarin shirya zabe kan nan da watan Janairu mai zuwa, bayan an kwaskware kundin tsarin mulki.
Fargabar barkewar yakin basasa a Masar
Kisan kiyashin da jami'an tsaron Masar suka yi wa masu goyon bayan Mursi, ya sake tsunduma kasar cikin yamutsi.
Martani kan kifar da gwamnatin Masar
Tsohon Firaministan Birtaniya ya yaba da kawar da gwamnatin Mohamed Mursi da sojojin Masar suka yi
An zaɓi El Baradei ya zama Firaminstan Masar
Shugaban ƙasar Masar na riƙo zai rantsar da tsohon jami'in Hukumar Kula da Makamashi ta Duniya a matsayin Firaministan Masar a wani yunƙuri na daidaita lamuran ƙasar
Kungiyar AU na shirin dakatar da Masar
Kungiyar Tarayyar Afirka ta AU ta ce ta na duba yiwuwar dakatar da kasar Masar bayan da soji su ka kawar da gwamantin shugaba Muhammad Mursi daga gadon mulki.
Sabuwar alkiblar siyasa a kasar Masar
A daidai lokacin da aka rantsar da Adli Mansour a matsayin shugaban rikon kwarya a Masar, hambararren shugaban Masar Mohamed Mursi na karkashin daurin talala. Lamarin da ke janyo martani daga bangarorin daban-daban.
Rikicin siyasar kasar Masar
Sojoji sun kawar da gwamnatin Shugaba Mursi saboda yadda ya kasa shawo kan rikicin siyasa da kasar ke fuskanta.
Sabon babi ga kasar Masar
Misrawa sun yi ta kwarara zuwa Dandalin Tahrir don bikin hambarar da Shugaba Mohammed Morsi. A ranar Laraba da dare sojoji suka sanar cewa za su dora gwamnatin farar hula ta wucin gadi kafin a shirya sabbin zabuka.
Sojoji sun aiwatar da juyin mulki a Masar
Sojoji a Masar sun kawo karshen mulkin shekara guda na zababben shugaban kasar, Mohammed Mursi, bayan zanga-zangar dubban masu adawa da shugabancinsa.
Rawar sojojin Masar a harkokin mulkin kasar
Sojojin Masar sun aiwatar da barazanar da suka yi a kan gwamnatin Mursi kwanaki biyu bayan wa'adin da suka diba. Sai dai wasu 'yan kasar na adawa da babakeren sojoji a harkokin mulki..
Masar ta shiga wani hali na tsaka-mai-wuya
Shugaban Masar, Mohammed Mursi daga jam'iyar yan uwa musulmi, ya baiyana suka a game da wa'adin da sojoji suka baiwa masu hannu a rikicin kasar domin su warwre sabanin dake tsakaninsu.
Sojojin Masar sun sanya baki a rikicin ƙasar
kasancewar zanga-zangar adawa da gwamnatin Mursi na Masar na ci gaba da rincaɓewa, sojoji sun baiwa jagororin siyasar ƙasar sao'i 48 su ɗauki matakin da zai kawo maslaha
Wani dan kasar Amirka ya mutu a rigingimun Masar
Taho mu gama tsakanin magoya bayan shugaban Masar da na 'yan adawa ya haddasa mace-mace da samun rauni da dama a sassa daban-daban na kasar.
Rikicin siyasa a kasar Masar
Dubban Misirawa masoya da makiyan Mohammed Mursi suka fito domin halartar gangami
Ci gaba da takurawa 'yan jarida a Masar
Gwamnatin kasar Masar na ci gaba da matsawa 'yan jaridu, musamman wadanda ke nuna gazawar gwamnatin wajen biyawa talakawa bukatunsu.
Previous page
Page 12 of 17
Next page