You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Talla
Turai
Turai nahiya ce daga cikin nahiyoyin da muke da su a duniya.
Tsallake zuwa bangare na gaba All Content on this topic
All Content on this topic
EU za ta rufe sansaninta na horon sojoji a kasar Mali
Tun a shekarar 2022 EU ta dakatar da ayyukanta a Mali, bayan da sojojin da ke mulki a kasar suka fice daga G5 Sahel
Gasar zakarun Turai da fatan Jamusawa
Nasarar Borussia Dortmund ta sanya Jamusawa na fatan samun karin kungiyoyin da za su buga Champions League daga kasar.
Shirin Rana: 07.05.2024
Gasar zakarun Turai: Bayern Munich da Real Madrid
Bayern Munich da Real Madrid sun tabbatar da cewa sune manyan abokan hamayya a Turai. Ga fitatattun lokutan karawarsu.
Wasanni: Gwanaye a lig-lig din Turai
Real Madrid ta sake zama zakaran kwallon kafar Sipaniya a karo na 36, bayan nasarar da ta yi a wasanta na mako na 34.
Lebanin za ta samu tallafin kudi
Hukumar Tarayyar Turai ta yi alkawarin makuden kudin taimako ga kasar Lebanon.
Macron: Nahiyar Turai na dab da wargajewa
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya yi gargadin cewar nahiyar Turai na dab da wargajewa
Shirin Safe: 26.04.2024
Shirin Yamma: 20.04.2024
Yakin Sudan ya dauki hankalin Jaridun Jamus
Yakin Sudan da matsalar abinci a yankin kahon Afirka
Shirin Safe 17.04.2024
Kara takunkumi kan Iran
Kungiyar Tarayyar Turai ta duba hanyoyin fadada takunkumin karya tattalin arzikin Iran.
Burtaniya ta saka takunkumi ga masu tallafa wa rikicin Sudan
Burtaniya ta sanar da saka takunkumai ga masu tallafa wa rikicin Sudan da ya cika shekara guda da barkewa.
EU za ta bai wa Masar tallafin Euro biliyan daya
A cikin yarjejeniyar bayar da tallafin, wajibi ne Masar ta ci gaba da martaba tsarin dimukuradiyya da hakkin 'dan adam
Tasirin da ake gani na mulkin mallaka
Mun duba yadda rikici a ƙasashen da a yau ake kira Kamaru da Namibiya da Tanzaniya ya samo asali daga mulkin mallaka.
Hukuncin kotun Turai kan sauyin yanayi
Gwaamnatoci sun gaza daukar matakan kare muhalli
Ƙeƙe da Ƙeƙe: Dalilin matasan Najeriya na barin kasarsu
Me yasa matasa a Najeriya ke kara zabar barin kasarsu? Karancin rashin aikin yi, rashin damammaki, jan hankalin kasashen yammaci masu manufa, da jahilcin illolin shige-da-fice ba bisa ka'ida ba sun bayyana wannan gagarumin gudun hijira. Amma a wannan shirin Abdul-raheem ya tattauna da wasu matasa da suka juyawa irin wannan tafiyar baya sakamakon haza da suka gani a hanyarsu ta zuwa Turai.
Afrika a jaridun Jamus
Kaciyar mata da hukuncin kisa a Gambiya da Kwango da bai wa Masar biliyan 7 da Turai ta yi wa Masar sun dauki hankali.
Jami'an diflomasiyya sun fara ficewa daga Haiti
Amurka da Turai sun fara kwashe jami'an difomasiyyarsu daga Haiti sakamakon kara kamari da rikicin 'yan daba ke yi.
Shirin Rana: 29.02.2024
Navalnaya: Duniya na bukatar tashi tsaye a kan Putin
Yulia Navalnaya uwar gidan marigayi jagoran adawar Rasha Alexei Navalny ta yi jawabi ga majalisar dokokin Turai
Wasanni: Yadda ta kaya a karshen mako
Wasannin lig na kasashen Turai da shirin wasannin kasashen Afirka da za a gudanar a kasar Ghana.
Kwararrun ma'aikata na tserewa daga Kamaru zuwa Turai
Akasarin matasa da kwararrun ma'aikata na tserewa daga kasar Kamaru zuwa kasashen ketare, domin samun aikin yi.
Shirin Rana: 21.02.2024
Von der Leyen ta tabbatar da sake neman takara
Ursula von der Leyen za ta nemi shugabancin EU a wa'adi na biyu
Ursula von der Leyen za ta sake neman shugabancin EU
Ursula von der Leyen na da muradin sake neman shugabancin EU
Trump ya kada hantar kasashen Turai
Kasashen Tura sun fara shirin ko-ta-kwana, bayan kalaman stohon shugaban Amurka Donald Trump kan NATO.
Scholz ya bukaci Turai ta kera makamai masu yawa
Bukatar Turai na tara makamai don kare kai.
'Yan ci ranin Sudan 13 sun mutu bayan kifewar kwale-kwalensu
'Yan ci ranin Sudan 13 ne suka mutu bayan kifewar kwale-kwalensu a gabar ruwan Tunisiya
Shirin Yamma: 06.01.2024
Taimakon Tarayyar Turai ga 'yan gudun hijira
Tarayyar Turai ta ba da kudin taimakon 'yan gudun hijira ga kasar Turkiyya.
Cikas a aikin shunfuda bututun iskar gas zuwa Turai
Kalubalen kudi da Najeriya ke fuskanta na haifar da tsaiko ga aikin shimfida bututun tura iskar gas ga Afrika da Turai.
Rikicin ficewa daga Ecowas da fadan Kwango a jaridun Jamus
Sojin gabashin Afirka na shiga tsakanin Kwango da 'yan tawaye, yayin da Nijar da Mali da Burkina suka fice daga Ecowas.
EU ta bai wa Ukraine Euro miliyan 50
Tallafin ne da ake sa ran zai bai wa Ukraine girgijewa daga yakin Ukraine.
Italiya ta kaddamar da bikin taronta da shugabannin Afirka
Italiya ta kaddamar da bikin taronta da shugabannin Afirka
Taron Italiya da EU da kasashen Afrika
Italiya da kasashen Afrika na taro kan sabin yarjejiyoyi a game da makamashi da kuma dakile kwararar bakin haure.
Majalisar EU na shirin bai wa Von der Leyen damar zarcewa
Kawancen jam'iyyu masu ra'ayin mazan jiya ta CDU a majalisar Turai na shirin bai wa Ursula von der Leyen damar zarcewa.
Jaridun Jamus: Makomar Turai da Afirka
Sharhin Jaridun Jamus a kan nahiyar Afirka
EU ta bukaci a kawo karshen luguden wuta a Gaza
Majalisar EU ta bukaci a kawo karshen luguden wuta a Gaza
Faransa: Attal ya kasance firaminista mafi karancin shekaru
Faransa: An nada Gabriel Attal mai karancin shekaru a matsayin firaminista
Yunkurin dakatar da yakin Gaza
Sabon yunkurin hadin gwiwar kasashen Yamma don samar da tsagaita wuta a Gaza
Labarin Wasanni: 08.01.24
Ana dab da soma gasar cin kofin nahiyar Afirka na kwallon kafa a Côte d Ivoire
Jamus: Bukatar garambawul kan dokar bakin haure
Jamus: Bukatar garambawul kan dokar bakin haure
Shirin Yamma: 23.12.2023
Turai ta yi gargadi kan masu matsanancin ra'ayin Isra'ila
Ana ci gaba da fafatawa tsakanin Isra'ila da mayakan Hamas na Falasdinu
An kama bakin haure dubu 70 a Tunisiya
Tunisiya ta kama dubban bakin hauren da suka so tsallakawa ta tekun kasar da niyar zuwa Turai ta barauniyar hanya
Taron kasashen Turai da China
Ana gudanar da taro tsakanin kasashen Turai da China inda batun tattalin arziki ke daukan hankali.
Taron kolin EU da China a Beijing
Kalubale a dangantakar EU da China
Nijar ta bude hanya ga bakin haure
Nijar ta daina hukunta masu yunkurin ratsa hamada don zuwa Turai
Nijar ta soke dokar hukunta laifin safarar mutane zuwa Turai
Jamhuriyar Nijar ta soke dokar hukunta laifin safarar mutane zuwa Turai
Previous page
Page 2 of 35
Next page