You need to enable JavaScript to run this app.
Tsallake zuwa shafin jadawali
Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Bidiyo
Shirye-shiryen DW Hausa
Yankuna
Najeriya
Nijar
Afirka ta Yamma
Sassa
Siyasa
Zamantakewa
Wasanni
Talabijin kai tsaye
Shirye-shiryen DW Hausa
Bidiyo
Mayar da hankali
Ilimin Fasahar Zamani
Talla
Kano
Kano ke zama birni mafi girma mai hadadar kasuwanci a yankin arewacin Najeriya.
Tsallake zuwa bangare na gaba All Content on this topic
All Content on this topic
Kano: Akwai sauran tsalle a shari'ar masarauta
Kotu ta Alhaji Aminu Ado Bayero da ya dawo da dukkan kayayyakin sarauta da ke hannunsa, kada kuma ya kira kansa sarki.
Kano: Mata masu tukin Adaidaita Sahu
Faifen bidiyonmu na mata masu tukin baburan Adaidaita Sahu a jihar Kano da ke Tarayyar Najeriya.
Tattaunawa da AIG Usaini Muhammad Gumel
Tattaunawa da tsohon kwamishinan 'yan sandan jihar Kano a Najeriya, AIG Usaini Muhammad Gumel.
Gaskiyar Magana: Tashin Farashin Abinci a Najeriya
Muhawara kan kawo karshen sabani tsakanin malamai
Karancin ruwan sha a Kano da kewaye
Matsalar rashin ruwan sha a Kano
Shirin Safe 25.06.2024
Hukuncin babbar kotun tarayya kan masarautar Kano
Alkali ya ce dokar rushe sarakuna da majalisar dokokin jihar Kano ta yi tana nan amma fa suma masarautun ba su rusu ba.
Gaskiyar Magana: Masana'antar Kannywood
Masana'antar Kannywood tana fuskantar matsaloli daga cikin gida.
Shirin Yamma 31.05.2024
Shirin Yamma 26.05.2024
Shirin Yamma 26.05.2024
Shirin Yamma 25.05.2024
Shirin Yamma 25.05.2024
Shirin Safe 25.05.2024
Sarki Sanusi ya yi Juma'ar farko a sabon mulki
Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi II ya jagoranci sallar Juma'a a gidan gwamnatin Kano.
Shirin Rana 24.05.2024
Shirin Yamma 23.05.24
Muhammadu Sanusi II ya dawo sarautar Kano
Shirin Rana 23.05.2025
Shirin Yamma 22.05.24
Matashi ya jikkata mutane a masallaci
Limamin masallacin da wani mutum ya cinna wa wuta a jahar Kano ya rasu da wasu mutane guda biyu.
Shin kun gamsu da jagorancin Abba a hukumar kannywood?
Watanni bayan nada Abba El-Mustapha a mukamin shugaban hukumar tace fina-finai ta jihar Kano, tauraron fina-finan arewacin Najeriya ya ce ya saisaita fannoni da dama na badalar da ake fuskanta a masana'antar Kannywood.
Kano: Matasa masu yaki da dumamar yanayi
Wasu matasan sun dukufa wajen dashen itatuwa, domin inganta muhalli da dawo da martabar shuka bishiyu a Kano.
Kalubalen siyasar Ganduje da El-Rufa'i
Kujerar tsohon gwamnan Kano ta shugabancin jam'iyyar APC na girgidi, majalisar Kaduna kuma na bincikar tsohon gwamna.
Shirin Rana 16.04.2024
Yadda Teloli suka yi kukan rashin harka a bana
Teloli da dama ba su dakatar da karbar aiki ba lokacin da sallah ta yi kusa, saboda karancin cunkoso.
Gaskiyar Magana: Rikicin siyasar jihar Kano da ke Najeriya
Eid el Fitr: Shugaba Tinubu ya bukaci hadin kan kasa
Shagulgulan Sallah a Najeriya
Kotu a Najeriya ta yanke wa 'dan kasar Sin hukuncin kisa
Kotun Najeriya ta yanke wa 'dan Chaina Geng-Quangrong, hukuncin kisa ta hanyar rataya kan laifin kashe budurwarsa a Kano
Shirin Yamma 13.03.2024
Hisbah tana keta hakkin dan Adam
Martani kan kamen Gandaye a Kano da ke Najeriya abin da masana a fannin shari'a ke cewar keta hakkin dan Adam ne.
Darasin Rayuwa 06.03.2024
Nadama wani yanayi da 'dan adam kan shiga ciki da zarar ya aikata wani abu cikin fushi
Yaki da cutar kyanda
Iyaye sun garzaya zuwa asibitoci domin duba yara da ake tunanin sun kamu da cutar kyanda a jihar Kano da ke Najeriya.
Sulhun Daurawa da gwamnan Kano
Shugaban Hukumar Hisba a Kano da ke Najeriya, ya koma bakin aikinsa bayan sun yi sulhu da gwamnan jihar.
Shirin Yamma 29.02.2024
Shirin Yamma 29.02.2024
Dandalin Matasa: 29.02.2024
Taba Ka Lashe: 14.02.2024
Bikin taushen fage da dubban al’ummar garin Tsangaya da ke karamar hukumar Albasu a jihar Kano da ke Najeriya
Martani kan zuba jari
Hukumomin kula da wasannin a Jamus na fuskantar kalubalen zanga-zangar adawar gayyato masu zuba jari daga 'yan kallo.
Darasin Rayuwa: Lefe a jihar Kano
A jihar Kano da ke Arewacin Najeriya batun soke dokar Lefe na ci gaba da fadada inda 'yan matan da ke shirin amarcewa suka fara tunanin rage buri a game da Lefe.
Fitar da kaya kasashen ketare daga Kano
Tashar tsandauri ta Dala da ke jihar Kanon Najeriya, na daga cikin hanyoyin fitar da kaya kasashen ketare daga kasar.
Gaskiyar Magana: Cece-kuce kan dokar soke lefe
A shirin na wannan makon mun tabka muhawara a tsakanin Muhammad Rabiu Dantine wanda aka fi sani da Young Ustaz a shafukan sada zumunta da ke da ra’ayin a soke lefe a kasar Hausa da kuma Farida Haske, matashiya a Kano da ke adawa da dokar da ta haramta lefe a jihar Kano.
Kotun kolin ta tabbatar da zaben gwamnan Kano
Bayan share tsawo na lokaci ana kai kawo kotun kolin Najerya ta tabbatar da zaben gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf.
Kano: Dakon ranar yanke hukuncin karshe
Magoya bayan jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar Kanon Najeriya da APC ta adawa, sun yi dafifi a harabar kotun kolin kasar.
Dandalin Matasa: 14.12.2023
Matasa da dama sun samu mukamai a wasu jihohin Najeriya musamman na Arewa, sai dai yawancin gwamnatocin jihohin na fuskantar shari'a a kotunan sauraron kararrakin zabe. Ina makomar wadannan matasa idan shari'ar ta sauke gwamnonin da suka nada su? Shirin Dandalin Matasa ya tattauna wadannan batutuwa.
Ziyarar shugaban DW Hausa a Fadar Sarkin Kano
Shugaban Sashen Hausa na DW, Mohammad Nasir Awal ya kai ziyarar fadar Sarkin Kano da ke Najeriya.
Kano: Gidan abincin gargajiya
Faifen bido kan gidan abincin gargajiya a jihar Kano da ke Najeriya
Shirin Rana 30.11.2023
Shirin Yamma 28.11.2023
Shirin Yamma: 23.11.2023
Kuskure aka samu a hukuncin zaben gwamnan Kano -Kotu
Kotun daukaka kara ta ce hukuncin da ta yanke a zaben gwamnan Kano tuntuben alkalami ne
Ko Abba ne kenan ya samu nasara a shari'ar da aka yi?
Najeriya: Muhawara a kan hukunci Kotu
Previous page
Page 1 of 11
Next page