SiyasaBuhari zai fara ziyara kasar wajeTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdoulaye Mammane Amadou06/01/2015June 1, 2015A wani matakin farko dai na ziyara izuwa kasashen waje shugaba Buhari ya zabi Jamhuriyar Nijer domin kai ziyararsa tare da tattaunawa da hukumomin kasar kan batutuwa da dama ciki harda batun tsaro.https://p.dw.com/p/1FaB5Talla