1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Buhari zai fara ziyara kasar waje

Abdoulaye Mammane AmadouJune 1, 2015

A wani matakin farko dai na ziyara izuwa kasashen waje shugaba Buhari ya zabi Jamhuriyar Nijer domin kai ziyararsa tare da tattaunawa da hukumomin kasar kan batutuwa da dama ciki harda batun tsaro.

https://p.dw.com/p/1FaB5