1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tasirin sauya fasalin kudi kan zaben Najeriya

Abdul-raheem Hassan Abdoulaye Mamane
February 23, 2023

Kotun koli a Najeriya ta sake dage shari'ar da take sauraro kan hana aiki da tsoffin kudaden kasar har zuwa ranar 03 ga watan Maris na 2023.Dangane da wannan, ga bidiyo kan tasirin sauya fasalin kudin ga zaben Najeriya.

https://p.dw.com/p/4NuSq