1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Martani kan korar karar Kanu

Uwais Abubakar Idris
October 14, 2022

Takaddama ta barke a Najeriya kan hukuncin da babbar kotun kasar ta yanke na bayar da umurnin sakin shugaban haramtaciyyar kungiyar masu ikirarin kafa kasar Biafra Nnamdi Kanu.

https://p.dw.com/p/4ICwV