A shirin dai jigon rahotannin ya mayar da hankali kan harin ta'addancin da aka kai kasar Faransa. Mun kuma leka zauren taron kungiyar kasashe masu karfin tattalin arziki na dunkiya wato G-20 sai kuma Tarayyar Najeriya inda sojojin kasar ke cewa suna kara samun nasara a yakin da suke da Boko Haram.