A cikin shiri za a ji cewa, gwamnatin Najeriya ta fara aiwatar da wani sabon shiri na kare makarantun kasar wadanda ke fuskantar barazanar hari da sace dalibai. Gwamnatin Habasha ta ce ta kwato birane da dama a yankin Amhara tare da 'yantar da su daga barazanar yan bindiga.