1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

Abdul-raheem Hassan
August 1, 2023

A jihar Sokoto dalibbai da iyaye na kokawa dangane da barin ciyar da ‘yan makarantun Sakandare Abinci da gwamanati ta yi tsawon watanni, lamarin da ya jefa dalibban da kuma karatunsu cikin mawuyacin hali.

https://p.dw.com/p/4UepM