1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

Suleiman Babayo MA
July 13, 2023

Hukumar kare hakkin dan Adam ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce kasar Ghana ta yi amfani da karfi wajen mayar da daruruwan mutanen da suke tsere daga rikicin kasar Burkina Faso, kuma galibin mutanen da aka mayar mata ne da kananan yara da suka tsere zuwa yankin na arewacin kasar ta Ghana.

https://p.dw.com/p/4Tru9