1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

June 6, 2023

A Najeriya kungiyar IPOB mai neman kafa kasar Biafra ta janya dokar da ta kakabawa al'ummar yankin kudu maso gabashin Najeriya. A Jamhuriyar Nijar kuwa za ku ji cewa, wata takaddama ta kunno kai tsakanin ministan ilmi mai zurfi da ma'aikatan jami'o'i na kasar.

https://p.dw.com/p/4SH3O