1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

Binta Aliyu Zurmi
April 11, 2023

A cikin shirin za ji cewar a yayin da kura take kara lafawa bayan gudanar da manya zabuka a tarayyar Najeriya, wasu bayanan sirin dake fitowa daga kasar Amurka sun tabbatar da hannu na hukumar zabe wajen gazawar na'urar BVAS mai tantace masu zabe.

https://p.dw.com/p/4PvIt