1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

March 6, 2023

A cikin shirin za a ji yadda zanga-zangar babbar jami'iyar adawa ta PDP a Najeriya ta gudana kan nuna adawa ga sakamakon zabe, a Ghana al'umma na martani kan cikar kasar shekaru 66 da samun 'yancin kai.

https://p.dw.com/p/4OKON