1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

Lateefa Mustapha Ja'afar
February 17, 2023

A cikin shirin bayan Labaran Duniya, muna tafe da rahotanni da suka hadar da na muhawara kan batun gudanar da zabuka da katin shaidar zama dan kasa maimakon rijistar zabe a Ghana. Akwai sauran rahotanni da shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.

https://p.dw.com/p/4NfoT