1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou ATB
February 13, 2023

A cikin shirin za aji yadda gwamnonin Najeriya ke gargadin cewar tatalin arzikin kasar na fuskantar barazanar durkushewa sakamakon rashin kudi a hannun jama'a, a yayin da a Jamhuriyar Nijar matsalar tsaro ke neman dawowa a yankin Tillabery, hakan ta sa daruruwan makarantun boko bayana fargaba kan makomar ilimi a yankin da ma makomar matasa.

https://p.dw.com/p/4NROw