1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

January 2, 2023

A Najeriya Takaddama ta kaure tsakanin masu kare hakkin bil adama bayan da gwamnan jihar Kaduna ya yi wa wasu fursunoni 11 afuwa. A Najeriyar jamiyyun siyasar na adawa sun bukaci shugaban hukumar zabe na INEC da ya yi marabus. A Nijar an bankado wata satar da aka kwashe shekaru ana yi a bankin manoma.

https://p.dw.com/p/4Lek9