1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

December 21, 2022

A cikin shirin za a ji cewa mako guda da kaddamar da sabin kudi da aka sakewa fasali a Najeriya har yanzu sabbin kudaden ba su shiga hannun jama’a da dama ba. A Nijar kotun tsarin mulkin kasar ta yi fatali da dokar karin kudin alawus da 'yan majalisar kasar suka yi wa kansu.

https://p.dw.com/p/4LIKE