1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

November 23, 2022

A cikin shirin za a ji cewa, al'ummar jahohin Katsina da Zamfara musamman mazauna yankunan karkara na cigaba da tsokaci kan matakin sauya wasu daga cikin takardun kudin Najeriya. A Jamhuriyar Nijar, majalisar dokokin kasar ta kada kuri’ar amincewa da gyaran fuska ga dokar kudaden alawus da albashin yan majalisar.

https://p.dw.com/p/4JySz