1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

Lateefa Mustapha Ja'afar
September 28, 2022

A cikin shirin bayan Labaran Duniya, muna tafe da rahotanni da suka hadar da na kokarin kungiyar Habaka Tattalin Arzikin Afirka ta Yamma ECOWAS ko CEDEAO na shawo kan matsalar kwararar bakin haure da ke bi ta Jamhuriyar Nijar zuwa Turai. Akwai sauran rahotanni da shirye-shiryen da muka asaba gabatar muku.

https://p.dw.com/p/4HUAp