1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

Abdoulaye Mamane Amadou
September 13, 2022

A cikin shirin za a ji cewa haramtacciyar kungiyar Biafra ta IPOB ta umarci al'ummar yankin kudancin Najeriya da su yi zaman dirshen a albarkacin ziyarar da aiki da shugaba Muhammadu Buhari ya kai a yankin. A Jamhuriyar Nijar gwamnatin kasar ta kaddamar da wani sabon shirin wadatar da kasar da wutar lantarki

https://p.dw.com/p/4Gnsq