1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
September 1, 2022

A cikin shirin za a ji a yayin da matsalar tsaro ke kara tabarbarewa a arewacin Najeriya an kammala wani taron dattawa da kwararru a bangaren tsaro domin tattauna hanyoyin magance wannan matsalar. A Jamhuriyar Nijar kuwa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasar ce ke shirin soma aikin rijistar yan kasar mazauna ketare kan batun zaben cike gurbi.

https://p.dw.com/p/4GKkL