1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
August 28, 2022

A cikin shirin za a ji cewa kasar Japan ta yi alkawalin hada gwiwa da Afirka a yayin taron kolin Ticad a Tunis wajen karfafa tattalin arzikin wannan nahiya, domin ta samu karfin fuskantar rikice-rikice da annoba da ta'addanci da suka dabaibaye ta.

https://p.dw.com/p/4G9th