1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
August 27, 2022

A cikin shirin za a ji cewa Turkiyya ta yi fatali da zarge-zargen Shugaban Faransa Emmanuel Macron na cewa tana da hannu game da boren kin jinin Faransa a wasu yankuna na nahiyar Afirka.

https://p.dw.com/p/4G8pd