1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

August 2, 2022

Cikin shirin hukumar zaben Najeriya ta ce an samu karuwar masu rajistar zabe da mutum miliyan 12. A Nijar an fadakar da mutane a jihar Tauoa illolin bayar da cin hanci a kan hanyoyi. Akwai labari kan kisan jagoran Al-Qaeda na duniya.

https://p.dw.com/p/4F2J7