1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
August 2, 2022

A cikin shirin za aji cewa a karon farko jirgin ruwa dauke da hatsi ya tashi daga gabar ruwa ta Odesa zuwa Lebanon, a wani mataki na mutunta yarjejeniyar da kasashen biyu suka kulla don samar wa duniya abinci.

https://p.dw.com/p/4EzBP