1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

July 5, 2022

Za a ji yadda kwarraru ke yi wa kungiyar ECOWAS kallon mai nuna bambanci wajen warware rigiginmu siyasa a Afrika. A Najeriya jam'iyyar PDP na daf da fadawa cikin wani sabon rikicin siyasa. A Nijar kuwa matasa ne ake fadakar da su muhimmanci kare mulkin dimukaradiyya.

https://p.dw.com/p/4DiCz