1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
July 4, 2022

A cikin shirin ,za ji cewa gwamnatin tarrayar Najeriya ta kara kudin fito kan shigo da kananan motoci cikin kasar, tuni karin ya fara jawo cece-kuce. A Jamhuriyar Nijar dubban maniyata basu samu tashi zuwa kasar saudiya ba duk da saura kwanaki kalilan hawan Arfa.

https://p.dw.com/p/4DeRU