1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

June 27, 2022

A cikin shirin za a ji cewa masana tsaro dama al'ummar jihar Zamfara na cigaba da tsokaci kan matakin gwamnatin jihar na ba al'umma dama su mallaki makamai dan su kare kansu daga hare-haren 'yan bindiga. A jihar Agadaez ta Jamhuriyar Nijar an gudanar da taron hukumar kaurar jama'a ta Majalisar Dinkin Duniya domin duba aiyukan ci gaban al'umma da ake yi.

https://p.dw.com/p/4DKR5