1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
June 8, 2022

A cikin shirin za a ji cewa jam'iyyar APC ta zabi sanata Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda zai tsaya takara a zaben watan fabrairun shekarar 2023 da za a gudanar a Najeriya. Sai dai duk da nasarar da yayi a gaban abokan hamayarsa ciki har da mataimakin shugaban kasar Najeriya sanata Bola Tinubu ka iya fuskantar wasu muhimman kalubale.

https://p.dw.com/p/4CR3x