1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma

Ramatu Garba Baba
June 2, 2022

Kotu a Abujan Najeriya ta bayar da umurnin karbe jami’ar Nok a jihar Kaduna da wasu manyan gidaje da tsohon daraktan kula da harkokin kudi a ma’aikatar lafiya ta kasar ya malaka ba bisa ka'ida ba.

https://p.dw.com/p/4CDcG