1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Binta Aliyu Zurmi
May 28, 2022

A Najeriya yayin da jam’iyyun siyasa suka gudanar da zaben fidda gwani na ‘yan takara a wasu jihohin, zaben na ‘yan takarar gwamnoni a jam’iyyun APC da PDP ya bar baya da kura.

https://p.dw.com/p/4Bydk