1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
May 23, 2022

A cikin shirin za a ji cewa Jamhuriyar Nijar ta bukaci Jamus ta ci gaba da tsawaita wa'adin sojojinta da ke shirin karewa a karshen wannan shekara da zummar magance matsalolin ta'addanci da ke addabar kasar da ma yankin Sahel.

https://p.dw.com/p/4BlPA