1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
April 14, 2022

A cikin shirin za a ji cewa a yayin da Najeriya ke ci gaba da fuskantar barazana a bangaren tsaro, a wannan Alhamis majalisar tsoffin shugabannin kasar sun gana da Shugaba Muhammadu Buhari. Ministar harkokin wajen Jamus Annalena Baerbock ta yi kira ga kasashen duniya da su kai wa wasu kasashen Afirka dauki musamman wadanda ke fuskntar matsalar karancin abinci

https://p.dw.com/p/49yK2