1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Yamma

Abdul-raheem Hassan
March 29, 2022

A cikin shirin za a ji cewa shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin tattabar da tsaro a layin dogo da ke tashi daga Abuja zuwa Kaduna kwana daya bayan wani kazamin harin 'yan bindiga.

https://p.dw.com/p/49CO0