A cikin shirin za a ji cewa yau ce ranar da Majalisar Dinkin Duniya ta ware domin yaki da ciwon tarin nan na tb.Taken shekarar na bana shi ne bada gudunmowa domin ceton rayuka. a Yayin da ita kuwa gwamnatin Najeriya ta kafa doka mai tsananin a yankin kudancin kasar domin yaki da masu satar danyen man fetir.