1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma.

Abdoulaye Mamane Amadou
March 16, 2022

A cikin shirn za a ji cewa a Najeriya ana cigaba da nazarin tasirin aiki da sabuwar dokar zabe don kyautata zabubbukan kasar da ke tafe badi. Hadadiyar kungiya kwastom a Nijar na rangadin aikin a sassan kasar, domin nazarin inganta danganataka da 'yan kasuwa, don saukakawa al'umma rayuwa.

https://p.dw.com/p/48akJ