A cikin shirin za a ji cewa a kowace ranar Litinin ce da 'yan kungiyar rajin kafa Biafra su ka kebe don yin zaman gida. A kokarin magance rikice-rikice a tarayar Najeriya wata kungiya mai zaman kanta da ke Jamus ta gayyacin jagororin addinin na darikar Katolika da kuma Sarkin Wase a jihar Filato daga Najeriya dan tattaunawa.