Kungiyoyi da wasu ‘yan siyasa a Najeriya sun nuna fargabar amfani da matasa da almajirai wajen aikata ayyukan ta'addanci da sace-sace mutane domin neman fansa. Wani dan jarida a Nijar ya shiga hannun 'yan sanda a Maradi bisa zargin ya yi wa tsohon gwamnan yankin yarfe.