A cikin shirin za a ji cewa ana ci gaba da mayar da martani kan juyin mulkin da sojoji suka yi a kasar Guinea Conakry, a yayin da hukumomin kiwon lafiya a jamhuriyar Nijar suka dauki matakin yaki da corona ta hanyar tilsata yin gwajin cutar corona ko da an yi wa mutun allurar rigakafin cutar.