A cikin shirin za a ji cewa babbar jam'iyyar adawa a Tanzaniya ta kira ga magoya bayanta da su fito yin zanga-zanga nuna adawa da kama shugaban jam'iyyar Chadema Freeman Mbowe, a yayin da a Jamhuriyar Nijar adadin wadanda suka mutu sakamakon ambaliya suka kai 35. Akwai shirin Ra'ayin Malumai da Ji Ka Karu da shirin Darasin Rayuwa.